Live

YANZU KUNA SAURARON

Barka da Safiya

Tare da Aminu Dutse

06:00 - 09:00

Now Playing: Freedom Radio Dutse 99.5 FM

Saurara

LABARAN YANZU
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya ce ba zai bari 'yan adawa su kai shi kasa ba, har sai an fafata a zaben 2027 tun da INEC ba goyon bayan kowa take yi ba. • Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80

Hotuna na Yau

Emir's Palace at Sunset

Emir's Palace at Sunset

Beautiful view of the historic palace in Kano

Kurmi Market

Kurmi Market

Busy trading day at the ancient market

Kano City Center

Kano City Center

Modern development in the city

Dala Hill

Dala Hill

Historic landmark overlooking the city

Labarai Masu Yawan Karatu

Sabbin Labarai

Duk Labarai
Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, ta kori dalibai 11 daga makaranta bayan an same su da laifin satar jarabawa.
Labarai

Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, ta kori dalibai 11 daga makaranta bayan an same su da laifin satar jarabawa.

Jami'ar Gwamnatin Tarayya da ke Dutse, ta kori dalibai 11 daga makaranta bayan an same su da laifin satar jarabawa.

Usman Muhammad Ismail
Shugaban hukumar Islamic Education Bureau (IEB) na Jihar Jigawa, Dr. Mubarak, ya bayyana cewa jihar na da kyakkyawan tarihi a gasar karatun Alƙur'ani Mai Girma
Ilimi

Shugaban hukumar Islamic Education Bureau (IEB) na Jihar Jigawa, Dr. Mubarak, ya bayyana cewa jihar na da kyakkyawan tarihi a gasar karatun Alƙur'ani Mai Girma

Shugaban hukumar Islamic Education Bureau (IEB) na Jihar Jigawa, Dr. Mubarak, ya bayyana cewa jihar na da kyakkyawan tarihi a gasar karatun Alƙur'ani Mai Girma

Usman Muhammad Ismail
Yan Sandan Jigawa Sun Cafke Mutane Uku da Ake Zargi da Safarar Miyagun Ƙwayoyi,
Labarai

Yan Sandan Jigawa Sun Cafke Mutane Uku da Ake Zargi da Safarar Miyagun Ƙwayoyi,

Yan Sandan Jigawa Sun Cafke Mutane Uku da Ake Zargi da Safarar Miyagun Ƙwayoyi

Usman Muhammad Ismail
Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80
Labarai

Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80

Tinubu ya amince da karin albashin Sojoji da kashi 30 zuwa 80

Usman Muhammad Ismail
NAFDAC TA ƘARA ZAGE DAMTSE WAJEN WAYAR DA KAI KAN MUHIMMANCIN BA DA NONON UWA ZALLA A JIHAR JIGAWA
Lafiya

NAFDAC TA ƘARA ZAGE DAMTSE WAJEN WAYAR DA KAI KAN MUHIMMANCIN BA DA NONON UWA ZALLA A JIHAR JIGAWA

Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC), reshen Jihar Jigawa, ta sake jaddada muhimmancin ba da nonon uwa zalla ga jarirai, tare da kira ga iyaye mata da su rungumi wannan muhimmiyar hanya domin tabbatar da lafiyar 'ya'yansu tun daga haihuwa.

Usman Muhammad Ismail
AN BUKACI IYAYE SU JAJIRCE WAJEN TURA 'YA'YANSU MAKARANTA A JIHAR JIGAW
Ilimi

AN BUKACI IYAYE SU JAJIRCE WAJEN TURA 'YA'YANSU MAKARANTA A JIHAR JIGAW

An bukaci iyaye a Jihar Jigawa da su ƙara jajircewa wajen tura 'ya'yansu makaranta, duba da yadda Gwamnatin Jihar ke bai wa harkar ilimi muhimmanci a kowane mataki. BUKACI IYAYE SU JAJIRCE WAJEN TURA 'YA'YANSU MAKARANTA A JIHAR JIGAWA

Usman Muhammad Ismail

Sabbin Bidiyo

Duk Bidiyo

Saƙo Gare mu

Muna son jin daga gare ku! Aiko mana da ra'ayoyin ku.

Bayanan Tuntuɓa

Waya: +234 800 FREEDOM

Email: dutse@freedomradionig.com

Adireshin: Dutse, Jigawa State, Nigeria

Muna amsa cikin awanni 24 a ranakun aiki.

Ready to PlayFreedom Radio Dutse99.5 FM